((وَجَّهْتُ وَجْهِيَ لِلَّذِي فَطَرَ السَّمَوَاتِ وَالأَرْضَ حَنِيفَاً وَمَا أَنَا مِنَ الْمُشْرِكِينَ، إِنَّ صَلاَتِي، وَنُسُكِي، وَمَحْيَايَ، وَمَمَاتِي لِلَّهِ رَبِّ الْعَالَمِينَ، لاَ شَرِيكَ لَهُ وَبِذَلِكَ أُمِرْتُ وَأَنَا مِنَ الْمُسْلِمِينَ. اللَّهُمَّ أَنْتَ المَلِكُ لاَ إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ، أَنْتَ رَبِّي وَأَنَا عَبْدُكَ، ظَلَمْتُ نَفْسِي وَاعْتَرَفْتُ بِذَنْبِي فَاغْفِرْ لِي ذُنُوبي جَمِيعَاً إِنَّهُ لاَ يَغْفِرُ الذُّنوبَ إِلاَّ أَنْتَ. وَاهْدِنِي لِأَحْسَنِ الأَخْلاقِ لاَ يَهْدِي لِأَحْسَنِها إِلاَّ أَنْتَ، وَاصْرِفْ عَنِّي سَيِّئَهَا، لاَ يَصْرِفُ عَنِّي سَيِّئَهَا إِلاَّ أَنْتَ، لَبَّيْكَ وَسَعْدَيْكَ، وَالخَيْرُ كُلُّهُ بِيَـــــــدَيْكَ، وَالشَّـــــرُّ لَيْسَ إِلَيْــــــكَ، أَنَا بِكَ وَإِلَيْكَ، تَبارَكْتَ وَتَعَالَيْتَ، أَسْتَغْفِرُكَ وَأَتوبُ إِلَيْكَ)).
Na fuskantar da fuskata ga wanda ya halicci sammai da kasa kuma ina mai kan daidai, kuma ni bana cikin masu yin shirka, lallai cewa sallata da yankana da rayuwa ta da Mutuwa ta duk suna ga Allah ubangijin talikai, basahi da abokin tarayya kuma da haka aka umarce ni kuma ni ina cikin Musulmi, Ya Ubangiji kai ne Sarki wanda babu wani Ubangiji in ba kai ba kuma kaine Ubangiji na kuma ni bawanka ne, Na zalunci kaina kuma nayi furuci da laifi na ka gafarta min zunubai na baki daya lallai cewa kuma babu mai gafarta zunubai sai kai, ka sh iya shiriryar da ni ga mafi kyawun halaye kuma babu mai iya shirayawa izuwa mafi kyawun su sai kai , kuma ka kautar mun da Munanan halaye babu kuma mai iya kautar mun da su sai kai, amsawarka da rabauta, kuma dukkan Alkairi yana hannunka kuma sharri ba'a danganta shi izuwa gareka, Ni daga gareka nake kuma zuwa gareka zan koma, ka tsarkaka kuma ka daukaka, ina neman gafararka kuma ina tuba iuwa gareka.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham