((اللَّهُمَّ رَبَّ جِبْرَائِيلَ، وَمِيْكَائِيلَ، وَإِسْرَافِيلَ، فَاطِرَ السَّمَوَاتِ وَالأَرْضِ، عَالِمَ الغَيْبِ وَالشَّهَادَةِ أَنْتَ تَحْكُمُ بَيْنَ عِبَادِكَ فِيمَا كَانُوا فِيهِ يَخْتَلِفُونَ. اهْدِنِي لِمَا اخْتُلِفَ فِيهِ مِنَ الْحَقِّ بِإِذْنِكَ إِنَّكَ تَهْدِي مَنْ تَشَاءُ إِلَى صِرَاطٍ مُسْتَقيمٍ)).
Ya Ubangiji Ubangijin Jibirila da Mika'ila da Israfila, wandaa ya halicci sammai da kasa, masanin fake da abinda yake fili, kaine kake hukunci a tsakanin bayinka cikin abinda suke sabani akainkin abinda sukayi sabani a cikinsa, ka shirayar da ni cikin abinda aka yi sabani a cikin na gaskiya, da ikonka lallai kaine mai shiryarwa ga wanda kaso uwa tafarki madaidaici.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham