((اللَّهُمَّ إِنِّي أَصْبَحْتُ أُشْهِدُكَ، وَأُشْهِدُ حَمَلَةَ عَرْشِكَ، وَمَلاَئِكَتِكَ، وَجَمِيعَ خَلْقِكَ، أَنَّكَ أَنْتَ اللَّهُ لَا إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ وَحْدَكَ لاَ شَرِيكَ لَكَ، وَأَنَّ مُحَمَّداً عَبْدُكَ وَرَسُولُكَ)) (أربعَ مَرَّاتٍ).[ وإذا أمسى قال: اللَّهم إني أمسيت...]
Ya Ubangiji Ni na wayi gari ina shaidawa da kai kuma ina shaidawa da wadanda suke dauke da Al'arshinka da Mala;ikunka da baki dayan halittunka babu wani Ubangiji sai kai kadai baka da abokin tarayya, kuma Annabi muhammadu Bawanka kuma kuma Manzonka ( Sau Hudu)
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham