((اللَّهُمَّ أَنْتَ رَبِّي لَا إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ، خَلَقْتَنِي وَأَنَا عَبْدُكَ، وَأَنَا عَلَى عَهْدِكَ وَوَعْدِكَ مَا اسْتَطَعْتُ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ مَا صَنَعْتُ، أَبُوءُ لَكَ بِنِعْمَتِكَ عَلَيَّ، وَأَبُوءُ بِذَنْبِي فَاغْفِرْ لِي فَإِنَّهُ لاَ يَغْفِرُ الذُّنوبَ إِلاَّ أَنْتَ)).
Ya Ubangiji kaine ubangiji na babu wani Ubangiji sai kai kai ka halicce ni kuma ni bawanka ne kuma ina nan akan alkaarinka gwargwadon iko ina neman tsarinka daga abinda nayi kuma ina furuci da ni'amar da kayi mun kuma ina furuci da zunubaina kayi mun gafara babu mai gafarta zunubai sai kai kadai
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham