((اللَّهُمَّ مَا أَصْبَحَ بِي مِنْ نِعْمَةٍ أَوْ بِأَحَدٍ مِنْ خَلْقِكَ فَمِنْكَ وَحْدَكَ لاَ شَرِيكَ لَكَ، فَلَكَ الْحَمْدُ وَلَكَ الشُّكْرُ)). [وإذا أمسى قال: اللَّهم ما أمسى بي...]
Ya Ubangiji abinda Muka wayi gari da shi na Ni'ama ko wani daga cikin halittarka to daga gareka ne kai kadai bakada abokin tarayya, godiya ta tabbata a gareka kuma da yabo
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham