((اللَّهُمَّ أَعِذْهُ مِنْ عَذَابِ القَبْرِ)) وإن قال: ((اللَّهُمَّ اجْعَلْهُ فَرَطاً وَذُخْراً لِوَالِدَيْهِ، وَشَفِيعاً مُجَاباً، اللَّهُمَّ ثَقِّلْ بِهِ مَوَازِينَهُمَا، وَأَعْظِمْ بِهِ أُجورَهُمَا، وَأَلْحِقْهُ بِصَالِحِ الْمُؤْمِنِينَ، وَاجْعَلْهُ فِي كَفَالَةِ إِبْرَاهِيمَ، وَقِهِ بِرَحْمَتِكَ عَذَابَ الْجَحِيمِ، وَأَبْدِلْهُ دَاراً خَيْراً مِنْ دَارِهِ، وَأَهْلاً خَيْراً مِنْ أَهْلِهِ، اللَّهُمَّ اغْفِرْ لِأَسْلاَفِنَا، وَأَفْرَاطِنَا، وَمَنْ سَبَقَنَا بِالْإِيمَانِ)) إن قال ذلك فَحَسَنٌ.
Ya Allah Ubangiji! Ka tsare shi daga azabar kabari. idan kuma ya kara da cewa: Ya Allah Ubangiji! Ka sanya shi wata ajiya ce ga mahaifansa, kuma mai ceto, wanda kuma ake amsa masa. Ya Allah Ubangiji ka nauyaya ma’auninsu (su iyayan na shi) sabo da shi, kuma ka girmama ladansu, ka kuma riskar da shi da salihan bayi muminai, ka sanya shi a kulawar (Annabi) Ibrahim, kuma ka tsare shi da rahamarka daga azabar wutar jahim, ka canza masa gida wanda ya fi gidan sa, da iyalai wadanda suka fi iyalansa. Ya Allah Ubangiji! Ka gafarwa magabatan mu da wadanda suka riga mu, da duk wanda ya riga mu imani. To ya yi
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham