((لَا إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ، وَلَهُ الْحَمدُ، وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ. لاَ حَوْلَ وَلاَ قُوَّةَ إِلاَّ بِاللَّهِ، لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ، وَلاَ نَعْبُدُ إِلاَّ إِيَّاهُ, لَهُ النِّعْمَةُ وَلَهُ الْفَضْلُ وَلَهُ الثَّنَاءُ الْحَسَنُ، لَا إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ مُخْلِصِينَ لَهُ الدِّينَ وَلَوْ كَرِهَ الكَافِرُونَ)).
Babu wani Ubangiji da sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya mulki naka ne kuma godiya ta tabbata a gareka kuma kai mai iko ne akan komai, babu tsimi kuma babu dabara sai na Allah babu wawani ubangiji sai Allah kuma kuma shi kadai muke bautawa, ni'ama tasa ce haka falala kuma shi ne wanda kyakkyawan yabo ya tabbata a gare shi, Babu wani Ubangi sai Allah muna masu tsarkake shi kuma Addini nasa ne koda kafirai sunki kuwa
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham