((اللَّهُمَّ إِنِّي ظَلَمْتُ نَفْسِي ظُلْماً كَثِيراً، وَلاَ يَغْفِرُ الذُّنوبَ إِلاَّ أَنْتَ، فَاغْفِرْ لِي مَغْفِرَةً مِنْ عِنْدِكَ وَارْحَمْنِي، إِنَّكَ أَنْتَ الغَفورُ الرَّحيمُ)).
Ya Ubangiji ni lallai na zalunci kaina zalunci mai yawa, kuma babu mai gafarta zunubai sai kai kadai, kayi mun gafara gafara daga gareka kuma kaji kaina, domin kaine mai gafara mai jin kai,
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham