((اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ بِأَنَّ لَكَ الْحَمْدَ لَا إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ وَحْدَكَ لاَ شَرِيكَ لَكَ، الْمَنَّانُ، يَا بَدِيعَ السَّمَوَاتِ وَالْأَرْضِ يَا ذَا الْجَلاَلِ وَالْإِكْرَامِ، يَا حَيُّ يَا قَيُّومُ إِنِّي أَسْأَلُكَ الْجَنَّةَ وَأَعُوذُ بِكَ مِنَ النَّارِ)).
Ya Ubangiji ina Rokonka cewa kai ne godita tabbata a gareka kai kadai babu wani Ubangiji sai, mai yawan baiwa, wanda ya kawata sama da kasa kuma ma'abocin girma da daukaka, ya wanda yake rayayye kuma tsayayye da kansa ina rokonka Aljanna, kuma ina neman tsarinka daga wuta.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham