وَقَالَ صلى الله عليه وسلم: ((لَأَنْ أَقُولَ سُبْحَانَ اللَّهِ، وَالْحَمْدُ لِلَّهِ، وَلاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ، وَاللَّهُ أَكْبَرُ، أَحَبُّ إِلَيَّ مِمَّا طَلَعَتْ عَلَيْهِ الشَّمسُ)).
Ma’ana: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: Da zan fadi Tarki ya tabbata ga Allah, kuma godiya ta tabbata ga Allah, kuma babu abin bautawa da cancanta sai Allah, kuma Allah ne mafi girma shi ya fi soyuwa a gare ni daga dukkan abin da rana ta hudo a kansa.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham