وَقَالَ صلى الله عليه وسلم: ((كَلِمَتَانِ خَفِيفَتَانِ عَلَى اللِّسَانِ، ثَقِيلَتَانِ فِي الْمِيزَانِ، حَبِيبَتَانِ إِلَى الرَّحْمَنِ: سُبْحَانَ اللَّهِ وَبِحَمْدِهِ، سُبْحانَ اللَّهِ الْعَظِيمِ)).
Ma’ana: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: “Akwan wasu kalmomi guda biyu masu saukin fada a harshe, kuma masu nauyi a kan mizani (na ayyukan ranar kiyama) masu soyuwa zuwa ga Allah Mai yawan jinkai, sune; “Tsarki ya tabbata ga Allah da godiyarsa, kuma tsarki ya tabbata ga Allah mai girma”.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham