وَقَالَ صلى الله عليه وسلم: ((مَنْ قَالَ لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ، وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ عَشْرَ مِرَارٍ، كَانَ كَمَنْ أَعْتَقَ أَرْبَعَةَ أَنْفُسٍ مِنْ وَلَدِ إِسْمَاعِيلَ)).
Ma’ana: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce; “Duk wanda ya ce: Babu wani abin bautawa da cancanta sai Allah shi, Shi kadi, ba shi da abokin tarayya, dukkan mulki na sane kuma dukkanin yabo da godiya na sane, kuma shi mai iko ne akan komai. (So goma), to kamar wanda ya ‘yanta bayi hudu ne daga cikin ‘ya’yan Annabi Isma’il
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham