قَالَ صلى الله عليه وسلم مَنْ قَالَ: سُبْحَانَ اللَّهِ وَبِحَمْدِهِ فِي يَوْمٍ مِائَةَ مَرَّةٍ حُطَّتْ خَطَايَاهُ وَلَوْ كَانَتْ مِثْلَ زَبَدِ الْبَحْر)).
Ma’ana: Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : Duk wanda ya ce; Tsarki ya tabbata ga Allah da godiyarsa, sau dari a rana, za a kankare masa zunuban sa ko da sun kasance kamar kumfar kogi ne.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham