((اللَّهُمَّ إِنَّ فُلاَنَ بْنَ فُلاَنٍ فِي ذِمَّتِكَ، وَحَبْلِ جِوَارِكَ، فَقِهِ مِنْ فِتْنَةِ الْقَبْرِ، وَعَذَابِ النَّارِ، وَأَنْتَ أَهْلُ الْوَفَاءِ وَالْحَقِّ، فَاغْفِرْ لَهُ وَارْحَمْهُ إِنَّكَ أَنْتَ الغَفُورُ الرَّحيمُ)).
Ya Allah Ubangiji! Lalle wane dan wane (sai ka fadi sunansa) yana wurinka, kuma yana neman kariyarka, to ka tsare shi daga azabar wuta, kuma kai ne ma’abocin cika alkawari, to ka gafarta masa kuma ka yi masa rahama, lalle kai ne mai yawan gafara mai yawan jinkai
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham