((اللَّهُمَّ اغْفِرْ لِحَيِّنَا وَمَيِّتِنَا، وَشَاهِدِنَا وَغَائِبِنَا، وَصَغِيرِنَا وَكَبيرِنَا، وَذَكَرِنَا وَأُنْثَانَا. اللَّهُمَّ مَنْ أَحْيَيْتَهُ مِنَّا فَأَحْيِهِ عَلَى الْإِسْلاَمِ، وَمَنْ تَوَفَّيْتَهُ مِنَّا فَتَوَفَّهُ عَلَى الإِيمَانِ، اللَّهُمَّ لاَ تَحْرِمْنَا أَجْرَهُ، وَلاَ تُضِلَّنَا بَعْدَهُ)).
Ya Allah Ubangiji! Ka gafartawa rayayyun mu da matattun mu da mahalartan mu da wadanda ba sa nan da kananan mu da manyan mu, da mazan mu da matan mu. Ya Allah Ubangiji! Duk wand aka rayar da shi daga cikin mu to ka rayar da shi akan musulunci, duk kuma wanda ka dauki ranshi daga cikin mu to ka dauki ranshi akan imani. Ya Allah Ubangiji! Kada ka haramta mana ladansa kuma kada ka batar da mu a bayansa.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham