((اللَّهُ أَكْبَرُ، اللَّهُ أَعَزُّ مِنْ خَلْقِهِ جَمِيعاً، اللَّهُ أَعَزُّ مِمَّا أَخَافُ وَأَحْذَرُ، أَعُوذُ بِاللَّهِ الَّذِي لاَ إِلَهَ إِلاَّ هُوَ، الْمُمْسِكِ السَّمَوَاتِ السَّبْعِ أَنْ يَقَعْنَ عَلَى الْأَرْضِ إِلاَّ بِإِذْنِهِ، مِنْ شَرِّ عَبْدِكَ فُلاَنٍ، وَجُنُودِهِ وَأَتْبَاعِهِ وَأَشْيَاعِهِ، مِنْ الْجِنِّ وَالإِنْسِ، اللَّهُمَّ كُنْ لِي جَاراً مِنْ شَرِّهِمْ، جَلَّ ثَنَاؤُكَ وَعَزَّ جَارُكَ، وَتَبَارَكَ اسْمُكَ، وَلاَ إِلَهَ غَيْرُكَ)) (ثلاثَ مرَّاتٍ).
Allah shi ne mafi girma, Allah shi ne mafi girma daga halittarsa baki daya, Allah shi ne mafi girman abinda nake tsoro kuma nake kiyaya, ina neman tsarin Allah wanda babu wani Ubangiji da ya cancanci a bauta masa da gaskiya sai shi, wanda yake rike da sammai bakwai da basu fado kasa ba sai da izininsa, daga sharrin bawanka wane, da rundunarsa da mabiyansa da yan korensa, na daga Aljanu da Mutane, Ya Ubangiji ka zamar mun mai kariya daga sharrinsu, Yabonka ya daukaka, kuma kariyarka ta girmama, kuma sunanka ya tsarkaka, babu wani Ubangiji in ba kai ba.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham