((اللَّهُمَّ اكْتُبْ لِي بِهَا عِنْدَكَ أَجْراً، وَضَعْ عَنِّي بِهَا وِزْراً، وَاجْعَلْهَا لِي عِنْدَكَ ذُخْراً، وَتَقَبَّلْهَا مِنِّي كَمَا تَقَبَّلْتَهَا مِنْ عَبْدِكَ دَاوُدَ)).
Ya Ubangiji ka rubuta mun lada a gareka, kuma ka saryan mun da Zunubaina, kuma ka ajiye mun ita a gurinka tanadi, kuma ka karba mun ita kamar yadda ka karbawa bawanka Annabi Daud
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham