((اللَّهُمَّ لَكَ رَكَعْتُ، وَبِكَ آمَنْتُ، وَلَكَ أَسْلَمْتُ، خَشَعَ لَكَ سَمْعِي، وَبَصَرِي، وَمُخِّي، وَعَــــظْمِي، وَعَصَبِي، [وَمَا استَقَلَّتْ بِهِ قَدَمِي])).
( Ya Allah a gareka nayi ruku`u, da kuma kai kadai nayi imani, kuma gareka na mika wuya, ji na ya kas-kanta gareka, da gani na, da kuma kwakwalwa ta, da kashi na, da jijiya ta, da abinda kafafuwa na ke dauke da su.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham