وَعَنْ عَبْدِ اللَّهِ بْنِ عُمَرَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمَا: أنَّ رَجُلاً سَأَلَ النَّبِيَّ صلى الله عليه وسلم أيُّ الْإِسْلاَمِ خَيْرٌ قَالَ: ((تُطْعِمُ الطَّعَامَ، وَتَقْرأُ السَّلاَمَ عَلَى مَنْ عَرَفْتَ وَمَنْ لَمْ تَعْرِفْ)).
Daga Abdullahi bin Umar Allah ya kara masu yarda: Lallai wani Mutum ya tambayi Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi: “Wane abu ne a cikin musulunci yafi alherin?. Sai ya ce ‘Ka ciyar da abinci kuma ka yi sallama ga wanda ka sani da wanda ba kasani ba”.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham