قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم: ((لاَ تَدْخُلُوا الْجَنَّةَ حَتَّى تُؤْمِنُوا، وَلاَ تُؤْمِنُوا حَتَّى تَحَابُّوا، أَوَلاَ أَدُلُّكُم عَلَى شَيْءٍ إِذَا فَعَلْتُمُوهُ تَحَابَبْتُم، أَفْشُوا السَّلاَمَ بَيْنَكُمْ)).
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata agare shi, ya ce: “Ba zaku shiga aljannah ba sai kun yi imani, kuma ba za ku yi imani ba har sai kun so junan ku. Shin, ba na nuna muku wani abu da in kun yi shi za ku so junanku ba? Ku yada sallama a tsakaninku
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham