وَقَالَ صلى الله عليه وسلم:((إِنَّ لِلَّهِ مَلاَئِكَةً سَيَّاحِينَ فِي الْأَرْضِ يُبَلِّغُونِي مِنْ أُمَّتِي السَّلاَمَ)).
Kuma manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce: ‘Allah yana da wadan su mala’iku matafiya a bayan kasa, suna isar mini da sallama daga al’umma ta’.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham