((بِاسْمِكَ رَبِّي وَضَعْتُ جَنْبِي، وَبِكَ أَرْفَعُهُ، فَإِن أَمْسَكْتَ نَفْسِي فارْحَمْهَا، وَإِنْ أَرْسَلْتَهَا فَاحْفَظْهَا، بِمَا تَحْفَظُ بِهِ عِبَادَكَ الصَّالِحِينَ)).
Da sunanka ya Ubangiji na kwantar da hakarkarina, da kuma ikonka zan daga shi, idan ka amshi raina to kayi masa gafara, in kuma ka kyale shi to ka kiyaye shi da abinda kake kiyaye bayinka Nagartattu.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham