((اللَّهُمَّ إِنَّكَ خَلَقْتَ نَفْسِي وَأَنْتَ تَوَفَّاهَا، لَكَ مَمَاتُهَا وَمَحْياهَا، إِنْ أَحْيَيْتَهَا فَاحْفَظْهَا، وَإِنْ أَمَتَّهَا فَاغْفِرْ لَهَا. اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ العَافِيَةَ)).
Ya ubangiji kaine ka halicci raina kuma kai ne zaka karbeta, a hannunka rayuwarta da Mutuwarta ya ke, in ka rayar da ita to ka kare ta in kuma ka karbeta to kayi mata gafara, Ya Ubangiji ina neman lafiya.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham