Gida›Azkar›Addu’a kafin a fara cin abin ci›zikiri 1
Addu’a kafin a fara cin abin ci — zikiri 1
الدعاء قبل الطعام · Hisnul Muslim · 1 / 2
((إِذَا أَكَلَ أَحَدُكُمْ طَعَاماً فَلْيَقُلْ بِسْمِ اللَّهِ، فَإِنْ نَسِيَ فِي أَوَّلِهِ فَلْيَقُلْ بسمِ اللَّهِ فِي أَوَّلِهِ وَآخِرِهِ)).
Idan dayanku zai ci abinci to ya ce: Da sunan Allah idan kuma ya manta bai fada ba afarkon cin abincin to ya ce: Da sunan Allah Farko da karshe.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham