((اللَّهُمَّ رَحْمَتَكَ أَرْجُو، فَلاَ تَكِلْنِي إِلَى نَفْسِي طَرْفَةَ عَيْنٍ، وَأَصْلِحْ لِي شَأْنِي كُلَّهُ، لاَ إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ)).
Ya Ubangiji Rahamarka nake kauna, kada kabarni da kaina ko kiftawar Ido, kuma ka ingantamun sha'anina baki daya, Babu wani Ubangiji sai kai
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham