(يَبْدَأُ بِرِجْلِهِ الْيُمْنَى) ، وَيَقُولُ: ((أَعُوذُ بِاللَّهِ العَظِيمِ، وَبِوَجْهِهِ الْكَرِيمِ، وَسُلْطَانِهِ الْقَدِيمِ، مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ)) [بِسْمِ اللَّهِ، وَالصَّلَاةُ] [وَالسَّلَامُ عَلَى رَسُولِ اللَّهِ] ((اللَّهُمَّ افْتَحْ لِي أَبْوَابَ رَحْمَتِكَ)).
Zai fara gabatar da kafarsa ta dama ne a lokacin shiga, sannan ya ce Ma'ana: ina neman tsarin Allah mai girma, da fuskarsa mai alfarma, da na mulkin sa dadadde daga shaitan la'ananne. Ma’ana: Da sunan Allah, tsira da amincin Allah su tabbata ga manzon Allah. Ya Allah ka bude mini kofofin rahmarka.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham