وَقَالَ صلى الله عليه وسلم: ((أَقْرَبُ مَا يَكُونُ الرَّبُّ مِنَ الْعَبْدِ فِي جَوْفِ اللَّيْلِ الآخِرِ فَإِنِ اسْتَطَعْتَ أَنْ تَكُونَ مِمَّنْ يَذْكُرُ اللَّهَ فِي تِلْكَ السَّاعَةِ فَكُنْ)).
Ma’ana: Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: Mafi kusanci da Allah yake kasancewa da bawansa shi ne a tsakiyar karshen darene. Don haka Idan kana da ikon kasancewa cikin masu ambaton Allah a wannan lokacin to ka kasance.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham