قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم: ((وَاللَّهِ إِنِّي لأَسْتَغفِرُ اللَّهَ وَأَتُوبُ إِلَيْهِ فِي الْيَوْمِ أَكْثَرَ مِنْ سَبْعِينَ مَرَّةٍ)).
Ma’ana: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: Ina rantsuwa da Allah, lalle ni ina neman gafarar Allah kuma ina tuba gare shi a kowacce rana sama da sau saba’in.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham