((اللَّهُمَّ أَسْلَمْتُ نَفْسِي إِلَيْكَ، وَفَوَّضْتُ أَمْرِي إِلَيْكَ، وَوَجَّهْتُ وَجْهِي إِلَيْكَ، وَأَلْجَأْتُ ظَهْرِي إِلَيْكَ، رَغْبَةً وَرَهْبَةً إِلَيْكَ، لاَ مَلْجَأَ وَلاَ مَنْجَا مِنْكَ إِلاَّ إِلَيْكَ، آمَنْتُ بِكِتَابِكَ الَّذِي أَنْزَلْتَ، وَبِنَبِيِّكَ الَّذِي أَرْسَلْتَ)).
Ya ubangiji ni na mika wuya na gareka, kuma na bada al'amarina zuwa gareka, kuma na fuskantar da fuskata izuwa gareka kuma na jinginar da baya na izuwa gareka sabida kwadayi da kuma tsoronka, babu wurin buya ko matsera daga gare ka sai izuwa gare ka, nayi Imani da littafinka wanda ka saukar da Annabinka da ka aiko
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham