((يَبْدَأُ بِرِجْلِهِ الْيُسْرَى)) وَيَقُولُ: ((بِسْمِ اللَّهِ وَالصّلَاةُ وَالسَّلَامُ عَلَى رَسُولِ اللَّهِ، اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ مِنْ فَضْلِك، اللَّهُمَّ اعْصِمْنِي مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ)).
Zai fara gabatar da kafarsa ta hagune a lokacin fita, sannan kuma ya ce: Ma’ana: Da sunan Allah tsira da amincin Allah su tabbata ga mazon Allah ina rokonka daga cikin falalarka, ya Allah ka tsareni daga shaidan la’annane.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham