وَقَالَ صلى الله عليه وسلم: ((إِنَّهُ لَيُغَانُ عَلَى قَلْبِي وَإِنِّي لأَسْتَغْفِرُ اللَّهَ فِي الْيَوْمِ مِائَةَ مَرَّةٍ)).
Ma’ana: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce. “Hakika a kan lullube zuciyata, kuma ni ina neman gafarar Allaha sau dari a rana.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham