((اللَّهُمَّ اغْفِرْ لِي ذَنْبِي كُلَّهُ: دِقَّهُ وَجِلَّهُ، وَأَوَّلَهُ وَآخِرَهُ، وَعَلاَنِيَّتَهُ وَسِرَّهُ)).
Allah ka gafarta mun zunubaina baki daya, karaminsa da babbansa, na farkonsa da na karshensa, bayyananne da kuma boyayyensa
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham