عَنْ عَبْدِ اللَّهِ بْنِ عَمْرٍو رضي الله عنه قَالَ: ((رَأَيْتُ النَّبيَّ صلى الله عليه وسلم يَعْقِدُ التَّسْبِيحَ)) وفي زيادةٍ: ((بِيَمِينِهِ)).
“Daga Abdullahi bin Amr, Allah ya kara masa yarda, ya ce: Na ga manzo Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana kidaya (lissafa) tasbihi da yatsun hannunsa na da mansa.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham