قَالَ النَّبِيُّ صلى الله عليه وسلم: ((مَنْ صَلَّى عَلَيَّ صَلاَةً صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ بِهَا عَشْراً)).
Mazon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce:“Wanda ya yi salata daya agare ni, Allah zai yi salati goma a gare shi”.
Saurara · Muryar Hamad al-Duraiham